INEC ta karɓi sakamakon jihohi huɗu cikin 36

Date:

A hukumance kawo yanzu, shugaban hukumar zaɓen Najeriya INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya karɓi sakamakon zaɓen shugaban ƙasa na jihohi huɗu.

Jihohi huɗun da aka gabatar da sakamakonsu a zauren taron sun haɗar da Ekiti da Kwara da Osun da kuma Ondo.

Sakamakon dai ya nuna dan takarar jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu ya samu nasara a jihohi uku watau Ekiti da Kwara da kuma Ondo.

A yayin da shi kuma dan takarar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya lashe zabe a jihar Osun.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...

Tinubu ka fadawa yan Nigeria Inda ka tsaya har kwana 5 bayan taron BRICS – ADC

    Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC ta soki Shugaban...

Da dumi-dumi: Yadda akai Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello

Rahotannin sun tabbatar da cewa jami'an tsaro a Nigeria...