INEC ta karɓi sakamakon jihohi huɗu cikin 36

Date:

A hukumance kawo yanzu, shugaban hukumar zaɓen Najeriya INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya karɓi sakamakon zaɓen shugaban ƙasa na jihohi huɗu.

Jihohi huɗun da aka gabatar da sakamakonsu a zauren taron sun haɗar da Ekiti da Kwara da Osun da kuma Ondo.

Sakamakon dai ya nuna dan takarar jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu ya samu nasara a jihohi uku watau Ekiti da Kwara da kuma Ondo.

A yayin da shi kuma dan takarar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya lashe zabe a jihar Osun.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ku ba da gudunmawa kano ta zauna Lafiya – Waiya ya shawarci yan jaridun yanar gizo

Gwamnatin jihar Kano ta bukaci kafafen yada labarai na...

KAROTA ta tabbatar da aniyarta na inganta matsayin jami’anta

Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano...

Sarkin Sanusi ya amince da nadin sabon mai unguwar Hotoro GRA

  Mai martaba Sarkin Kano na 16, Malam Muhammadu Sanusi...