Bayan umarnin kotu Buhari ya karbi bakuncin Emefiele

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele a Aso Rock, Abuja.
 Hakan na zuwa ne sa’o’i kadan bayan da kotun kolin kasar nan ta yanke hukuncin dakatar da wa’adin ranar 10 ga watan Fabrairu na daina karɓar tsofaffin kudaden naira guda uku da aka sauyawa fasali.
 Kotun Kolin karkashin jagorancin Mai Shari’a John Okoro, ya yanke hukuncin na wucin gadi ne bayan da gwamnonin jihohin Kogi, Kaduna da Zamfara suka shigar karar .
Talla
 Kotun kolin ta kuma ce ba dole ne gwamnatin tarayya da CBN su bari a cigaba da karɓar tsofaffin kudin har sai  ranar 15 ga Fabrairu Sanda ta yanke hukunci.
Talla daukar nauyi Suraj Umar Wudil

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...