Hajjin bana: NAHCON ta baiwa jihar Kano gurbin alhazai Sama da dubu 5

Date:

Daga Aisha Aliyu Umar

 

 

Hukumar Alhazai ta Ƙasa, NAHCON ta baiwa Jihar Kano gurbin alhazai dubu 5902 domin zuwa aikin Hajjin bana, 2023.

 

Babban Sakataren Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano, Muhammad Abba Dambatta ne ya bayyana hakan a yau Asabar yayin ƙaddamar da shirin bita na wannan shekara a Kano.

 

Talla

Alhaji Danbatta ya ce tuni kimanin maniyyata dubu 4 suka biya kudin ajiya.

 

Talla daukar nauyi Suraj Umar Wudil

Danbatta, ya ce gwamnatin jihar ta yi iya bakin kokarinta wajen ganin an gudanar da ayyukan Hajjin da ke tafe ba tare da tangarda ba.

 

Ya ce hatta aikin Hajjin bara da aka samu matsaloli, jihar Kano ta taka rawar gani inda wanda ya kai ga samun lambobin yabo da dama musamman daga ƙungiya Hajj Reporters.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...