Jami’an tsaron Najeriya sun kuɓutar da wata soja da ‘yan bindiga suka sace

Date:

Jami’an tsaro a Najeriya sun ce sun kuɓutar da wata soja da ‘yan bindiga suka sace ta a ranar Litinin da ta gabata.

 

‘Yan bindigar sun sace tare da yin garkuwa da sojar mai suna Lt. PP Johnson.

Talla

A wani faifan bidiyo da ‘yan bindigar suka fitar bayan sace sojar, an ga ɗaya daga cikin ‘yan bingigar na shan alwashin kai wa sojojin Najeriya hare-hare.

 

Ya kuma ce su ba ‘yan ƙungiyar IPOB ba ne, amma suna buƙatar ɓallewa daga ƙasar.

Tallan Garin dan wake mai inganci

 

To sai dai a wata sanarwa da rundunar sojin ƙasar ta fitar ranar Alhamis ta ce an kama waɗanda suka sace sojar, bayan jami’an tsaron ƙasar sun kuɓutar da ita ranar Alhamsi da rana a wani daji da ke kan iyakar jihohin Enugu da Imo da ke kudu maso gabashin ƙasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...