Da dumi-dumi: Kotu ta tabbatar da Abduljabbar ya yi batanci ga Ma’aiki

Date:

 

 

Yayin da ake ci gaba da zama a kotun shari’ar musulunci dake kofar kudu, yanzu haka mai sharia Ustaz Ibrahim Sarki Yola, yace kotu ta tabbatar da cewar kalaman batanci da Malam Abduljabbar yayi ga ma’aiki a cikin karatun sa, shi ne ya kirkirar su domin shaidu da hujjoji sun tabbata a kotun sun nuna cewar babu su a cikin litattafan da yake fada.

 

Talla

DW sun rawaito haka kuma kotun tace masu gabatar da kara sun gamasar da kotu cewar hakika Malam Abduljabbar yayi kalaman batanci ga Manzon Allah,
Kuma kotu ta tabbatar da cewar shaidun da aka gabatar a kotu sun tabbatar Abduljabbar ne yayi wadannan kalamai dan cin mutumcin ma’aiki, sannan kotu kuma ta gamsu da dukkan shaidun.

 

Ana cigaba da karanto hukunci Yanzu haka

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ku ba da gudunmawa kano ta zauna Lafiya – Waiya ya shawarci yan jaridun yanar gizo

Gwamnatin jihar Kano ta bukaci kafafen yada labarai na...

KAROTA ta tabbatar da aniyarta na inganta matsayin jami’anta

Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano...

Sarkin Sanusi ya amince da nadin sabon mai unguwar Hotoro GRA

  Mai martaba Sarkin Kano na 16, Malam Muhammadu Sanusi...