Da dumi-dumi: Kotu ta tabbatar da Abduljabbar ya yi batanci ga Ma’aiki

Date:

 

 

Yayin da ake ci gaba da zama a kotun shari’ar musulunci dake kofar kudu, yanzu haka mai sharia Ustaz Ibrahim Sarki Yola, yace kotu ta tabbatar da cewar kalaman batanci da Malam Abduljabbar yayi ga ma’aiki a cikin karatun sa, shi ne ya kirkirar su domin shaidu da hujjoji sun tabbata a kotun sun nuna cewar babu su a cikin litattafan da yake fada.

 

Talla

DW sun rawaito haka kuma kotun tace masu gabatar da kara sun gamasar da kotu cewar hakika Malam Abduljabbar yayi kalaman batanci ga Manzon Allah,
Kuma kotu ta tabbatar da cewar shaidun da aka gabatar a kotu sun tabbatar Abduljabbar ne yayi wadannan kalamai dan cin mutumcin ma’aiki, sannan kotu kuma ta gamsu da dukkan shaidun.

 

Ana cigaba da karanto hukunci Yanzu haka

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...