Da dumi-dumi: Jam’iyyar Labour ta kori kakakin ta na ƙasa

Date:

Daga Fa’iza Bala Koki

 

Jam’iyyar Labour ta sakataren yada labaranta na kasa na riƙon ƙwarya, Abayomi Arabambi, watanni biyu kacal kafin babban zaben 2023.

 

Kwamitin ayyuka na jam’iyyar na kasa wanda ya dauki matakin a yau Juma’a, ya kuma rusa shugabannin jam’iyyar, reshen jihar Ogun.

Talla

 

An tattaro cewa shuwagabannin jam’iyyar LP na Ogun na da hannu a zarge-zargen yi wa jam’iyyar zagon-ƙasa.

 

Ƙarin bayani na nan tafe …

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...