Tattakin APC ya nuna mun fi Kwankwaso yawan al’umma a Kano – Ganduje

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya kalubalanci dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP Rabi’u Musa Kwankwaso da shi ma ya gudanar da taro a Kano domin gwada farin jininsa.

 

Ganduje ya bayar da wannan kalubalen ne a wata hira da ya yi da gidan talabijin na Channels TV, a shirin Politics Today a jiya Litinin.

 

Ganduje, ya kare ɗumbin magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar sa, Bola Tinubu a jihar a wani taro da aka gudanar a ranar Lahadi.

 

“Kwankwaso dan takarar shugaban kasa ne, ko shakka babu. To mu ma muna nan da ƙarfin mu kuma da yawa daga cikin mutanensa suna cikin jam’iyyarmu,” inji shi.

 

“Don haka, idan Kwankwaso ya na tunanin zai iya lashe zaɓe a jam’iyyarsa, to ya ya shirya tattaki irin wannan, ya ga abin da zai faru idan zai iya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...