Ba ruwana da Social media saboda jini na yana hawa idan naga ana zagina– Tinubu

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Asiwaju Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya ce ya daina karanta shafukan sada zumunta saboda suna sawa jini na ya hau.

 

Tinubu ya bayyana hakan ne a cikin wani faifan bidiyo da kadaura24 ta gani yayin wani taro.

 

 “ Na dai na karanta kafafen sada zumunta, saboda suna zagi da cin mutunci na, Idan na karanta raina yana baci kuma jini na ya hawa don haka na daina tuba ta. Idan ina son Jin wani abun ya’yana ko ma’aikata na su kan fada min .” Inji Tinubu

 

Talla

Yayin da yake karkare jawabinsa a gangamin yakin neman zabensa da aka gudanar a Jos a ranar Talata, ya sha fama da zamiyar harshe yayin da ya yi kuskuren cewa jam’iyyar PDP a lokacin da ya ke tunanin jam’iyyarsa ta APC.

 

Hakan dai ya jawo cece-ku-ce a shafukan sada zumunta yayin da masu suka suka yi wa dan takarar jam’iyya mai mulki suka ce bai cancanci zama shugaban kasa ba.

 

Masu sukar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC ta yanar gizo sun ce Tinubu ya kaucewa muhawara domin kada a yi ta tafka magudi

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...

Tinubu ka fadawa yan Nigeria Inda ka tsaya har kwana 5 bayan taron BRICS – ADC

    Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC ta soki Shugaban...

Da dumi-dumi: Yadda akai Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello

Rahotannin sun tabbatar da cewa jami'an tsaro a Nigeria...