Abubakar Balarabe Kofar Na’isa ya zama sabon mai magana da yawun Masarautar kano

Date:

Daga Maryam Alhassan Muhd

 

Gwamnan jihar kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya Amince da nada babban Mai taimakawa gwamna akan Kafofin yada Labarai Abubakar Balarabe Kofar Na’isa a matsayin babban Sakataren yada labaran Masarautar kano.

Kadaura24 ta rawaito amincewar nadin na dauke ne Cikin wata wasikar da ta fito daga ofishin sakataren gwamnatin jihar kano Alhaji Usman Alhaji

Wasikar ta ce Gwamnan ya amince da nadin Abubakar Kofar Na’isan ne saboda da kwarewarsa a sha’anin yada labarai da Kuma ilimin da yake da shi a fannin.

Ba mu da wata matsala da Malam Shekarau – Kwankwaso

Abubakar Balarabe Kofar Na’isa bayan wanann Sabon nadi na babban Sakataren yada labara na Masarautar kano zai Kuma cigaba da riƙe mukaminsa na babban Mai taimakawa gwamna akan radio da Talabijin.

Ganduje ya sake tura sunan mutum 1, bayan 8 din da ya turowa Majalisa domin nadasu kwamishinoni

Gwamna Ganduje ya taya Sabon Mai magana da yawun Masarautar kanon Abubakar Balarabe Kofar Naisa tare da fatan zai gudanar da aikinsa bisa kwarewa don kare kimar Masarautar da jihar kano baki daya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...

Na riga Kwankwaso shiga harkokin Siyasa – Sanata Barau Jibrin

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jaridun Amurka sun bankado Tsare-tsare uku da sojojin Amurka ke yi don tunkarar Najeriya

Rahotanni daga wasu jaridun Amurka na bayyana cewa rundunar...

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...