Hajjin bana: Wani Alhajin jihar kano ya rasu a birnin Makkah na kasar Saudiyya

Date:

Hukumar Jin Dadin Alhazai ta jihar Kano ta sanar da rasuwar daya daga cikin Alhazanta na shekarar 2022, Sani Idris Mohammed a birnin Makkah na kasar Saudiyya.

 

A sakon da sakataren zartarwa na hukumar alhazai ta jihar Kano Alh Muhammad Abbah Dambatta ya aikewa manema labarai, yace Sani Idris Mohammad dan karamar hukumar madobi ta jihar Kano ya rasu a ranar Juma’a a garin Makkah.

 

Talla
Talla

 

Alh Abbah Muhammad Dambatta ya ce an yi wa marigayiyar Sallar Janaiza a babban masallacin Harami kuma an yi jana’izarsa a makabartar dake kusa da masallacin harami na Shira da ke birnin Makkah.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...