Wasu bata gari su kwace Shafin wakilin Kadaura24 dake Facebook

Date:

Sanarwar Gaggawa…

Muna sanar da al’umma cewa Yan damfara sun kwace Shafin guda daga cikin wakilan kadaura24 wato Auwal Alhassan Kademi.
Shafin Mai sunan Auwal A Kademi sun kwace shi ne don a makon da ya gabata kuma mun fahimci ana turawa mutane sakon Neman su shiga wata harkar kasuwanci.
To Muna Sanar da jama’a cewa Auwal Alhassan Kademi bashi da ruwa akan duk abun dake faruwa a Shafin ,Kuma yana kira ga al’umma da su guji tura kudi ko aminta da duk wani sako da aka turo da Shafin mai suna AUWAL A KADEMI dake Shafin sadarwa na Facebook.
Muna godiya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...