Saudiyya ta sake karawa Nigeria Wa’adin jigilar Maniyatan ta

Date:

Hukumomin Saudiyya sun sanar da ƙarin lokacin jigilar alhazai zuwa kasar.

 

Cikin wata sanarwa da hukumar aikin hajji na Najeriya ta fitar, ta ce matakin zai kwatar da hankalin aƙalla maniyyatan Najeriya kusan 3000 da suka maƙale.

 

Ta ce hakan ya biyo bayan doguwar tattaunawa tsakanin Najeriya da Saudiyya, karkashin jagorancin shugaban hukumar Zikrullah Hassan.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dan Majalisar tarayya daga Kano ya fice daga jam’iyyar NNPP

Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Kano Municipal, Injiniya Sagir...

Abin mamaki: Barawo ya sace Motar dake cikin ayarin motocin gidan gwamnatin Kano

Wani barawon mota ya kutsa cikin gidan gwamnatin jihar...

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...