Da Dumi-Dumi: Yan sanda sun far harba wa Yan Jarida barkonon tsohuwa a Eagle Square

Date:

Bayan matsa wa yan jarida da sauran mambobin APC su bar wurin, jami’an tsaron sun kuma harba barkonon tsohuwa, hakan ya tilas wa mutane guduwa neman mafaka.
Daily Trust ta rahoto cewa tun safe yan jarida ke dakon takardar shedar sahalewa su gudanar da aikin su na ɗakko labarai daga kwamitin midiya na taron karkashin jagorancin gwamna Abdullahi Sule.
Tun mako biyu kafin zuwan wannan rana, gidan jaridu suka kammala shirye-shirye tare da ware ma’aikatan da zasu tura don aikin nemo labarai a wurin taron.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...

Na riga Kwankwaso shiga harkokin Siyasa – Sanata Barau Jibrin

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jaridun Amurka sun bankado Tsare-tsare uku da sojojin Amurka ke yi don tunkarar Najeriya

Rahotanni daga wasu jaridun Amurka na bayyana cewa rundunar...

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...