Har an kammala zaɓen fidda gwanin Gwamna a Jihar kebbi Cikin APC

Date:

Daga Sidi Ibrahim Jega

 

Zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC na Ƴan takara Gwamnan jahar Kebbi, ya kammala.

An-fafa-ta tsakanin ƴan takara guda ukku, Waɗanda dukkanin su sun Cika dukkanin ka’idojin jam’iyyar APC.

Wakilin Kadaura24 dake Jihar Kebbi Sidi Ibrahim Jega ya rawaito mana cewa an gudanar da zaben fidda gwanin Cikin kwanciyar hankali da lumana.

gasunayensu tare da sakamakon Ƙuri’un da aka samu ga wannan zaɓen da aka kammala.

Jimilla Ƙuri’un da aka yi zaɓe= 1090.

(1) Dr, Nasiru Idris (Ƙauran Malam Abdullahin Gwandu) =1055
(2) Alh. Abubakar Gari malam (shettiman Gwandu) =35
(3) Dr, Yahaya (malamawan kabi) =0

In da Dr, Nasiru Idris (Ƙauran Malam Abdullahin Gwandu) yayi nasara lashe  zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC na jahar Kebbi, da gagarumin rinjaye.

Jihar kebbi dai na daga cikin jihohin da suka kammala zaɓen fidda gwanin akan lokaci sabanin Kano Kaduna da dai sauran jihohi da har yanzu basu ma kai ga fara kada kuri’unba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...