Yan Majalisar Dokokin Jihar Kano 9 Sun Koma Jam’iyyar NNPP

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Yan Majalisar Dokoki 9 na Jam’iyyar Pdp a zauren Majalisar Dokoki ta Kano sun Mika takardar sauya Sheka zuwa Jam’iyyar NNPP.

Kadaura24 ta rawaito hakan na kunshe ne cikin wata Sanarwa da daraktan yakin yada labaran Majalisar dokokin Jihar Kano Uba Abdullahi ya Fitar.

Wadanda suka Mika takardar zuwa ga shugaban Majalisar Dokoki ta Kano Hon engr Hamisu Ibrahim chidari sun Bayyana Rikicin cikin Gida da Kuma Rashin takamaiman inda jam’iyyar ta sanya Gaba

Ana sa bangaren shugaban Majalisar Dokoki ta Kano engr Hamisu Ibrahim chidari yayi musu fatan alkairi.

Rahotanni sun tabbatar da cewa daga cikin wadanda suka sauya Sheka zuwa Jam’iyyar ta NNPP sun Hada Da

1.Rt Hon. Isyaku Ali Danja  Mai Wakiltar Karamar Hukumar Gezawa .

2.Hon. Umar Musa Gama, Dan Majalisa Mai Wakiltar Nassarawa.

3. Hon Aminu Sa’adu Ungogo, Mai Wakiltar Karamar Hukumar Ungogo.

4. Hon Lawan Hussain Chediyar ‘Yan Gurasa. Dan Majalisa Mai Wakiltar Karamar Hukumar Dala.

5. Hon. Tukur Muhd Dan Majalisa mai Wakiltar Karamar Hukumar Fagge .

6. Hon.Mu’azzam El-Yakub, Dan Majalisa Mai Wakiltar Karamar Hukumar Dawakin Kudu .

7..Hon. Garba Shehu Fammar Dan Majalisa Mai Wakiltar Kibiya .

8.. Hon. Abubakar Uba Galadima, Dan Majalisa Mai Wakiltar Bebeji .

9.. Hon Mudassir Ibrahim Zawaciki, Dan Majalisa Mai Wakiltar Kumbotso .

Dama dai an dade ana jiran Wannan Rana kasancewar an San cewa Suna Matukar biyayya ga tsohon gwamnan kano Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...