2023: Kwamishinan kasafi na kano ya bijirewa Umarnin Ganduje, ya mika ragamar Ma’aikatar

Date:

Daga Abdulmajid Habib Isa Tukuntawa

Kwamishinan kasafin kudi da tsare-tsare na Jihar Kano Alhaji Nura Mai Dankadai ya bujirewa Umarnin Gwamna Ganduje na dakatar da shi da yayi daga ajiye mukaminsa.
Hakan na kunshe ne cikin wata Sanarwa da Babban Mataimaki na Musamman ga gwamanan Kano a Ma’aikatar yada labarai Abdul Umar faruk ya Sanya a Sahihin shafinsa na Facebook.
Wannan mataki da Nura Dankadai ya dauka ya nuna cewa Nuran ya Yi hakan ne domin nuna duniya cewa sai yayi takarar da ta Dan Majalisar wakilai a Kananan Hukumomin Doguwa da Tudun Wada ko da Babu goyon bayan Gwamnatin Kano.
Kadaura24 ta rawaito Dana dai Nura Muhammad Dankadai ya ajiye mukaminsa ne domin ya shiga takarar Majalisar wakilai a Kananan Hukumomin Doguwa da Tudun Wada domin Kalubaletar Hon. Alhassan Ado Doguwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...