2023: Karin Kwamishinoni biyu a Kano sun kara ajiye mukaminsu

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

Karin Kwamishinoni Guda biyu sun sauka daga mukaminsu a wannan rana ta asabar.

Kadaura24 ta rawaito Mukhtar Ishaq Yakasai Kwamishinan Ma’aikatar Ayyuka na Musamman na Jihar Kano da Alhaji Ibrahim Ahmad Karaye Kwamishinan Ma’aikatar yawon Bude idanu ta Jihar Kano sun ajiye mukaminsu domin yin takarar Majalisar Tarayya .

Muntari Ishaq Yakasai Zai tsaya ne takarar Majalisar tarayyya mai Wakiltar Karamar Hukumar Birni, Yayin da shi kuma Ibrahim Ahmad zai yi takarar Majalisar tarayyya a Kananan Hukumomin Karaye da rogo.

Yanzu haka dai Kwamishinoni 5 kenan suka ajiye mukaminsu a Wannan rana Sakamakon Umarnin da Gwamna Ganduje ya bayar a daren jiya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...