Da dumi-dumi:Kotu ta karya belin Dan Sarauniya, ta Kuma bada Umarnin a kamo shi

Date:

Daga Sayyadi Abubakar Sadeeq
Kotun majistare mai lamba 58 a jihar Kano karkashin jagorancin Aminu Gabari ta soke belin da tun farko ta bayar ga mai sukar Gwamnatin kano a kafafen sadarwar zamani , Mu’a’zu Magaji Dansarauniya kan rashin halartar kotun har sau 3 domin amsa tuhumar da ake masa na bata sunan gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje.
 Haka zalika kotun ta bayar da umarnin kama shi tare da mika sammaci ga mutane biyun da su tsaya Masa da su bayyana a kotun ranar 28 ga Maris na Wannan Shekara.
Karin bayani na nan tafe…

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...