Sai da ilimi matasa suke zama abun alfahari a Cikin al’umma – Barr. Dan Almajiri

Date:

Daga Kamal Yakubu Ali

Shugaban kungiyar samarin Tijjaniyya ta kasa Sheikh Barrister Habib Da Almajiri Fagge ya ce wajibi ne ga matasa su tashi tsaye wajen Neman ilimi domin dashi ne zasu zama abun alfahari a cikin al’umma.

Kadaura24 ta rawaito Barrister Habib Dan Almajiri ya bayyana hakan ne a bikin makon shehu wanda ya gudanar a dakin Taro na masallacin Shehu Ahmad Tijjaní dake kofar mata a cikin kwaryar birnin Kano.
 Dan Almajiri ya ce matasa suna da makwabtar da zasu bayar wajan cigaban don al’umma domin da Shehu Ibrahimn Inyass yana taimakon ya bayar da dukkanun wurin da ake gani a wannan ilimi da sauransu.
 Ya ce Shehu Ibrahim ya fara rubuta nau’ikan nau’ikan yana Dan shekaru Ashirin da daya {21} a nuna inda dukkkanin saƙonnin da yayi ya kammala su yana dan shekaru 32.
 Dan Almajiri ya kuma bayyana cewa ko a zamanin manzan Allah  allallahu Alaihu wasallam majalisinsa cike yake da matasa amar irin su Abdullah Bin-umar da Abdullahi Bin-mas’ud ma’dasu matasa ne masu jini a jikin wadanda suka sami ilimi da tarbiyya daga Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama kuma suka bada labarin gudun mowa wajen uwar uwar  musulunci a loko na duniya.
A nasa jawan Sheikh Abdullah Uwaisu Limanci ya ci matasa dinga halayen halayen Shehu Ibrahim Inyas domin zai magance matsalolin da ake fuskanta a Wannan zamanin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...

Sarkin Yaƙin Garko, ya ɗauki nauyin dubawa da raba magunguna kyauta ga marasa lafiyar 1400 a Garko

  Sarkin Yaƙin Garko, mai kishin al'umma, kuma ɗan jam'iyyar...

NAHCON ta yi jigilar Maniyatan Nigeria Sama da 24,000 zuwa Saudiyya a kwanaki 10

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Hukumar Kula da aikin hajji ta...