Rashin Sarkin Ban Kano Babban Rashin ga Kasar nan – Alhassan Ado

Date:

Daga Khadija Abdullahi Adam

Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar wakilai kuma Dan Majalisar Mai wakiltar Kananan Hukumomin Doguwa da Tudun Wada Hon Alhassan Ado Doguwa ya aike da Sakon ta’aziyyar Sarkin Ban Kano Alhaji Mukhtar Adnan .
Cikin Wata Sanarwa da Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Majalisar wakilai Auwal Ali Sufi ya sanyawa hannu kuma ya aikowa Kadaura24.
Sanarwa tace Sarkin Ban Kano uba ne a Jihar Kano da Nigeria baki Wanda ya bayar da gagarumar Gudunmawa wajen taimakawa al’umma ta fuskoki da dama.
Doguwa yace Yana Mika ta’aziyyar sa ga Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje da Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero da Sarkin Bichi da al’ummar Ƙaramar Hukumar Danbatta da al’ummar Jihar Kano baki daya .
Ya Kuma Yi Masa fatan samun rahamar Ubangiji subhanahu wata’ala tare da fatan iyalansa al’ummar sa zasu jure rashinsa .

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...

Sarkin Yaƙin Garko, ya ɗauki nauyin dubawa da raba magunguna kyauta ga marasa lafiyar 1400 a Garko

  Sarkin Yaƙin Garko, mai kishin al'umma, kuma ɗan jam'iyyar...

NAHCON ta yi jigilar Maniyatan Nigeria Sama da 24,000 zuwa Saudiyya a kwanaki 10

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Hukumar Kula da aikin hajji ta...