Allah ya yiwa Sarkin Tsaftar Kano Rasuwa a Kasar Saudia

Date:

Daga Ibrahim Sani Mai Nasara
An sanar da rasuwar Sarkin Tsaftar Kano Alhaji Jafar Ahmed Gwarzo a yau Laraba.
 Alhaji Jafar ya rasu ne a yau bayan ya yi fama da gajeruwar rashin lafiya a kasar Saudiyya.
 Kafin rasuwarsa, Sarkin ya kasance babban mataimaki na musamman ga gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje kan rigakafin cutar shan inna.
 Da yake tabbatar da rasuwar sa ga manema labarai, wani makusanci marigayin Alhaji Nasiru Sani Gwarzo ya ce, marigayi Jafar Gwarzo ya tafi kasar Saudiyya domin yin Umrah kwanakin baya.
 Marigayin ya rasu ya bar mata da ’ya’ya da dama.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

NAHCON ta sanar da ranar da za a fara jigilar Maniyatan Nigeria zuwa kasar Saudiyya

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Hukumar kula da aikin hajji ta...

Hisbah ta rushe wajen da aka ce sawun Ma’aiki ya fito a jihar Kano

    Hukumar Hisbah ta kai samame tare da rushe wani...

ƴan siyasa ne su ka kashe Arewacin Nigeria — Inji Gwamna Uba Sani

Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa ‘yan...

Shugaban Karamar hukumar Bagwai ya kaddamar da aikn gada ta sama da Naira Miliyan 160

Daga Shu'aibu Sani Bagwai   Karamar hukumar Bagwai a jihar Kano...