Mukabala: Abduljabbar ya Gaza amsa Wasu tambayoyi da akai masa

Date:

Malam Ma’ud Hotoro ya tambayi Abduljabbar ya kawo masa hadisan da “aka mayar da Annabi Arne da Bunsuru da Bamaguje.

Ya kuma ce bai yarda a ba shi amsa da waya ba, sai dai ya fadi littafin a duba

Abduljabbar ya fara da cewar “duk a minti goma?”

Ya ce Hadisin 5564 a Bukhari ya ce annabi ya nunawa Sahabbai yana sa ta tara da iyalinsa, ya dawo ya shiga dakin matarsa ya saki labule, a cewar ruwayar Anas, Bukhari ya ce an ce annabi ya dakatar da Anas. Ya ce babu ita a ruwayance wanda shi kuma korewa annabi wadannan kalamai, kuma kage aka yi wa annabi

A cewar Abduljabbar babu lokaci isasshe da zai bankaɗo irin kagen da aka yi wa annabi SAW

“Dole na tsarkake annabi,” in ji shi

Sannan ya musanta cewa Annabi Bamaguje, kuma yana kore irin wadannan kalmomi da ake yiwa Annabi

Yace matsalar daga cikin hadisai take shi ya sa ya ke fito da irin wadan nan hadisai, don kare mutunci Annabi SAW.

Malam Mas’ud

Abduljabbar ya kasa ba ni amsa – Malam Mas’ud

Malam Mas’ud Mas’ud ya ce Abduljabbar bai ba shi amsar tambayar da ya yi masa ba saboda gazawa wajen bude littafin da hadisin da yake da’awa da su

Ya ce dukkan hadisan da mallam Abduljabbar ya kawo babu su “kagaggu ne”

Malamin ya sake dawowa da malam Abduljabbar tambayar da ya yi masa tun da faru

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An sanya dokar hana fita a Jigawa

An sanya dokar hana fita a Jihar Jigawa tare...

Gwamnan Kano ya bayyana abun da gwamnatin za ta yi a filin Idi

  Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sanar...

Ba zaben 2027 ne a gaba na ba – Tinubu

    Fadar shugaban Najeriya ta bayyana cewa shugaba Bola Tinubu...

Rikicin Masarauta: Gwamnatin Kano ta Bayyana Matsayarta Kan Hukuncin Kotu

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Kwamishinan Shari’a na Jihar Kano kuma...