Mukabala: Abduljabbar ya Gaza amsa Wasu tambayoyi da akai masa

Date:

Malam Ma’ud Hotoro ya tambayi Abduljabbar ya kawo masa hadisan da “aka mayar da Annabi Arne da Bunsuru da Bamaguje.

Ya kuma ce bai yarda a ba shi amsa da waya ba, sai dai ya fadi littafin a duba

Abduljabbar ya fara da cewar “duk a minti goma?”

Ya ce Hadisin 5564 a Bukhari ya ce annabi ya nunawa Sahabbai yana sa ta tara da iyalinsa, ya dawo ya shiga dakin matarsa ya saki labule, a cewar ruwayar Anas, Bukhari ya ce an ce annabi ya dakatar da Anas. Ya ce babu ita a ruwayance wanda shi kuma korewa annabi wadannan kalamai, kuma kage aka yi wa annabi

A cewar Abduljabbar babu lokaci isasshe da zai bankaɗo irin kagen da aka yi wa annabi SAW

“Dole na tsarkake annabi,” in ji shi

Sannan ya musanta cewa Annabi Bamaguje, kuma yana kore irin wadannan kalmomi da ake yiwa Annabi

Yace matsalar daga cikin hadisai take shi ya sa ya ke fito da irin wadan nan hadisai, don kare mutunci Annabi SAW.

Malam Mas’ud

Abduljabbar ya kasa ba ni amsa – Malam Mas’ud

Malam Mas’ud Mas’ud ya ce Abduljabbar bai ba shi amsar tambayar da ya yi masa ba saboda gazawa wajen bude littafin da hadisin da yake da’awa da su

Ya ce dukkan hadisan da mallam Abduljabbar ya kawo babu su “kagaggu ne”

Malamin ya sake dawowa da malam Abduljabbar tambayar da ya yi masa tun da faru

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba ya yi Allah-wadai da kisan gillar da aka yi wa wasu matasan Kano biyu a Benue

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi...

Rashin Jami’ar Mallakin jihar a shiyyar Kano ta Arewa na kokarin bayar da yankin baya – Alh. Mustapha Ahmad Gwadabe

Daga Shehu Hussaini Ahmad Getso An bukaci Gwamnatin jihar Kano...

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Almuharram a Nigeria

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Fadar mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji...

Yan uwan wata mata sun zargi Asibitin Malam Aminu Kano da sakaci wajen mutuwar yar uwarsu

Daga Sadiya Muhammad Sabo   Yan uwan wata mata da ta...