Abun da aka cimma a taron Gwamnonin Arewa maso gabas

Date:

Daga Zara Jamil Isa

GWAMNONIN AREWA MASO GABASHIN NAJERIYA SUN NEMI RUNDUNAR SOJI DA SU RIKE WUTA WAJEN YAKI DA TA’ADDANCI

Gwamnonin yankin arewa maso gabas sun nemi sojoji da su rike wuta wajen yaki da ta’addanci musamman yanzu da aka samu rarrabuwan kawuna tsakanin ‘yan ta’addan.

Gwamnonin sun yi wannan kiran ne a ranar Talata a wajen wani taro da suka gudanar karo na 5 na kungiyar gwamnonin Arewa maso Gabas da aka gudanar a gidan Gwamnatin Jihar Taraba da ke Jalingo.

Sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta fadada aikin binciken mai zuwa Kogin Chadi domin sanya jihohin arewa maso gabas cikin jerin jihohin da ke da arzikin mai.

Dama dai lokaci zuwa lokaci gwamnonin sukan gudanar da irin Wannan taro domin Nemo bakin zaren Matsalolin da suke damun yankin Musamman matsalar tsaro wacce ita ce tafi ci musu tuwo a kwarya.

219 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Yusuf ya taya Dangambo murnar zama shugaban kungiyar mawallafa labarai ta internet na Kano

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Hajjin bana: Za mu yi duk abun da ya dace don kyautata walwalar alhazan Jihar Kebbi – Amirul Hajji

Daga Ibrahim Sidi Muhammad Jega.   Shugaban kwamitin aikin hajin bana...

Bayan dawo da Gwadabe Anti daba, Yansanda sun kama yan daba 33 a Kano

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar Yansanda ta Kasa reshen jihar...

Sabon Rikici ya Barke a Jam’iyyar NNPP ta Karamar Hukumar Dawakin Tofa

Rikici ya barke a cikin jam’iyyar NNPP ta karamar...