Rikici Kan Gona : An hallaka wani Dagaci har lahira a kano

Date:

Daga Halima M Abubakar

Wani dattijo mai shekaru 45 a duniya a garin Zananne dake karamar hukumar Albasu ta jihar Kano, Bashir Adamu Abdullahi ya gamu da ajalinsa a hannun wani mai suna Sale Yusuf Gamboni mai shekaru 45 Wanda yayi Amfani da wuka ya kashe shi saboda zargin rikicin gona

Da yake ba da labarin abin da ya faru ga Majiyar Kadaura24 Justice Watch News wani dan uwansa Mamacin Usman Baffa Shitu ya ce mummunan lamarin ya faru ne a ranar Asabar, 3 ga watan Yulin, 2021 da misalin karfe 900hrs

“rashin fahimta ne kan burtali shanu da ke gefen gonar Sale Yusuf Gamboni.” A cewar sa

Ya bayyana cewa tun farko, Dagacin Bashir Adamu ne ya dasa shuka a kan hanyar shanu kusa da gonar Salisu kuma da ya zo washegari da safe sai ya lalata dukkanin shukar.

Baffa ya ci gaba da bayanin cewa Dagacin sai ya tafi wajen salisu din Jin dalilin da yasa ya lalata Masa shukar da yayi .

”Hakan ta fusata Salisu kuma ya fito da adda ya dabawa Dagacin a fuska bayan ya Fadi Kasa Kuma ya bishi ya caka masa addar a tsakiyar bayan sa .

Yayin haɗa Wannan rahoton salisu ya gudu ba a san Inda yake ba.

A nasa martanin, jami’in hulda da jama’a na rundunar yan sandan ta kano DSP Abdullahi Haruna ya ce bai sami labarin faruwar lamarin ba amma yace zai yi bincike akai.

166 COMMENTS

  1. Олександр Усик і Ентоні Джошуа вийдуть на ринг 25 вересня в Лондоні, на арені стадіону “Тоттенгема” Українець спробує відібрати у британця пояса wba, wbo, ibf і ibo в суперважкій вазі. Для Усика майбутній бій стане третім у Джошуа Усик дивитися онлайн Усик зможе перемогти Джошуа за однієї умови, — експерт з боксу. За інформацією джерела, Джошуа за бій з небитих українцем отримає гонорар у розмірі 15 млн фунтів стерлінгів. Дана сума на 50%

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da nuna tallan maganin Gargajiya a Fina-finai da yawo a tituna

A wani mataki na tabbatar da bin ka'idoji tare...

Da dumi-dumi: NNPP ta nemi afuwar Tinubu kan kalaman suka da ake zargin Kwankwaso ya yi masa

  Jam’iyyar NNPP ta nemi afuwar Shugaban kasa Bola Tinubu...

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...