Nada Sarkin Kano Aminu zai zama silar hade kan Arewa-Abdulaziz Yari

Date:

Daga Nusaiba Sani Darma

Tsohon Gwamnan jihar Zamfara Alhaji Abdulaziz Yari Abubakar ya bayyana nada Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero a Matsayin Sarkin Kano da cewa hanyace ta dinke Arewacin Nigeria.

Alh. Abdulaziz Yari ya bayyana hakan ne Yayin da yake ganawa da Manema labaran gidan gwamnatin jihar Kano.

Abdulaziz Yari yace sarkin Kano mutum ne da yake son cigaban al’ummar yankin Arewa Kuma yake Kaunar Zaman lafiya a Koda yaushe.

“Na zo kano ne domin taya Dan uwana Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero Murnar Bikin bashi Sanda da za’a yi Ranar Asabar a Matsayin Sarkin Kano na 15 a Sarakunan fulani” inji Yari

” Ina taya al’ummar jihar Kano dana Arewacin Kasar nan Murnar Wannan Lokaci Kuma Ina fatan za’a yi bukukuwan Cikin kwanciyar hankali da lumana .”Inji shi

Kadaura24 ta rawaito Yari ya Kuma yi fatan al’ummar Kano Zasu cigaba da baiwa Sarkin hadin Kai domin ya Sami damar yiwa al’umma adalci da Kawo Cigaba.

105 COMMENTS

  1. Усик – Джошуа: появились промо JoshuaUsyk Бій Усик – Джошуа за звання чемпіона світу за версією WBA, WBO та IBF відбудеться в Лондоні. Місцем його проведення стане стадіон футбольного клубу “Тоттенгем”. Щодо дати проведення бою, то

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Yusuf ya taya Dangambo murnar zama shugaban kungiyar mawallafa labarai ta internet na Kano

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Hajjin bana: Za mu yi duk abun da ya dace don kyautata walwalar alhazan Jihar Kebbi – Amirul Hajji

Daga Ibrahim Sidi Muhammad Jega.   Shugaban kwamitin aikin hajin bana...

Bayan dawo da Gwadabe Anti daba, Yansanda sun kama yan daba 33 a Kano

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar Yansanda ta Kasa reshen jihar...

Sabon Rikici ya Barke a Jam’iyyar NNPP ta Karamar Hukumar Dawakin Tofa

Rikici ya barke a cikin jam’iyyar NNPP ta karamar...