Majalisar Isra’ila ta Kawo Karshen Mulkin Netanyahu

Date:

Majalisar dokokin Isra’ila ta kawo karshen mulkin Fira Ministan kasar Benjamin Netanyahu da ya shafe shekaru 12 yana jagorantar kasar.


‘Yan majalisa 60 ne suka kada kuri’ar zaben sabon kawancen ‘yan adawa karakshin jagorancin Naftali Bennet da kuma Yair Lapid da za su kafa sabuwar gwamnati, yayin da 59 suka zabi Firaminista Netanyahu.

A karkashin wannan sabon kawancen, Naftali Bennett mai shekaru 49 zai zama Firaminista na farko a yarjejeniyar da za’a dinga musayar mukamin, yayin da Lapid zai karbi kujerar bayan shekaru 2.

Gabannin kada kuri’ar kawo karshen mulkinsa ne dai tsohon Firaminista Netanyahu ya sha alwashin sake shiri domin karbar jagorancin kasar ta Isra’ila karo na biyu daga hannun ‘yan adawar, tare da bayyana gwamnatinsu a matsayin hatsari ga zaman lafiyar Isra’ila.

289 COMMENTS

  1. Претендент на титул WBO в суперважкій вазі Олександр Усик разом зі своєю командою вирушив до Лондона, де вже на цих вихідних поб’ється з чемпіоном світу за версіями WBA, WBO, IBO і IBF Ентоні Джошуа.. На своїй сторінці в Instagram Энтони Джошуа Александр Усик 25.09.2021 Кращі моменти бою (ВІДЕО) Олександр Усик. Тренер Пітер Фьюрі каже, що Ентоні Джошуа ніколи не обирав собі слабких опонентів. “Ентоні Джошуа проти Олександра Усика – це відмінний бій у

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Yusuf ya taya Dangambo murnar zama shugaban kungiyar mawallafa labarai ta internet na Kano

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Hajjin bana: Za mu yi duk abun da ya dace don kyautata walwalar alhazan Jihar Kebbi – Amirul Hajji

Daga Ibrahim Sidi Muhammad Jega.   Shugaban kwamitin aikin hajin bana...

Bayan dawo da Gwadabe Anti daba, Yansanda sun kama yan daba 33 a Kano

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar Yansanda ta Kasa reshen jihar...

Sabon Rikici ya Barke a Jam’iyyar NNPP ta Karamar Hukumar Dawakin Tofa

Rikici ya barke a cikin jam’iyyar NNPP ta karamar...