DA ƊUMI-ƊUMI: Iya mazauna Saudiya ne kawai za su yi aikin Hajjin bana

Date:

Daga Abubakar Sadeeq

Ma’aikatar Harakokin Hajji da Ummara ta Saudi Arebiya ta bayyana cewa iya ƴan ƙasa da mazauna Saudiya ne kaɗai za su yi aikin Hajjin bana (2021).

Haramain ta rawaito cewa alhazai dubu sittin (60,000) ne kaɗai, da ƴan ƙasa da baƙi na ƙasashe daban-daban da ke zaune a Saudiyya ɗin, sannan suka yi allurar rigakafin korona karo na ɗaya ko biyu, za su yi aikin Hajjin na .

Wannan Sanarwar dai ta Kawo Karshen jiran da aka dde ana yi na za’ayi Aikin Hajjin ko ba za’a yi ba, Kuma samarwar ta nuna cewa ba Wani maniyaci da Zai shiga Kasar Saudiyya a bana domin gudanar da Aikin Hajjin bana.

Kadaura24 ta rawaito a Shekarar data gabata ma dai irin Wannan tsarin akai wajen gudanar da Aikin Hajji Saboda abun da ka Kira da Magance yaduwar Annobar cutar Corona.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kwamitin PTA na Kano ya dauki matakan hana ragewa dalibai hanya bayan taso su daga makaranta

DAGA ABDULHAMID ISAH Shugaban Kwamitin Iyayen yara da Malamai na...

Fada daba: Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa Ga Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf – Daga Zainab Nasir Ahmad

Daga Zainab Nasir Ahmad Mai Girma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Abba...

RATTAWU ta Kano ta taya Abbas Ibrahim Murnar sabon mukamin da NUJ ta ba shi

Kungiyar ma'aikatan Radio da Talabijin ta kasa reshen jihar...

NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Daga Aliyu Abdullahi Danbala   Kungiyar yan Jarida ta Nigeria ta...